DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ku riƙa yin sãra kuna duba bakin Gãtari – shugaba Tinubu ga NLC

-

Shugaban Najeriya Bola Tinubu yana kan hankalin ƙungiyar kwadago NLC ta yi la’akari da yanayin ƙarfin gwamnati wurin neman mafi ƙarancin albashi.

Tinubu ya ce ya san muhimmancin faranta wa ma’aikata kuma ya san yanayi da suke ciki, amma kuma ya kamata ana sara ana duba bakin Gatari.

Google search engine

Shugaban na Najeriya a wata ganawa da shugabannin kungiyar ta NLC Alhamisɗinnan ya ce gwamnatin sa dau kyautatawa ma’aikata abu mai muhimmanci saboda al’umma baki daya tana amfana da aikin su da ya gudana cikin farin walwala.

A jawaban su yayin ganawar da shugaban kasa shugaban kungiyar kwadago Joe Ajaero ya nuna wa shugaban kasa Tinubu muhimmancin a kara sosai kan abin da ya ke a yanzu, a matsayin mafi ƙarancin albashi, saboda rayuwar tsada da ma’aikata ke fama da ita.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Sokoto za ta bude kofar tuba ga masu tayar da kayar baya dake neman sulhu a jihar

Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana aniyar ta na tattaunawa da masu tada kayar baya da ke dauke da makamai wadanda suke shirye domun ajiye makamansu...

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

Mafi Shahara