DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Cutar mashako ta yi wa yara 4 sanadin mutuwa a Kano

-

 

Google search engine

An samu bullar wata sabuwar cutar mashako inda ta kashe yara hudu a wasu kauyukan karamar hukumar Mingibir ta jihar Kano.

Rahotannin sun ce karin wasu mutanen 28 na kwance a asibiti kamar yadda wata sanarwa da jami’in yada labarai na karamar hukumar Tasiu Dadin-Duniya ya fitar a ranar Alhamis, inji rahoton Punch.

A cewar sanarwar, yaran sun kamu da cutar ne a kauyukan Kwarkiya, Kuru, Kunya da Minjibir dake karamar hukumar Minjibir.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

INEC ta yi watsi da sanarwar taron NEC na Jam’iyyar PDP

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi watsi da sanarwar taron kwamitin zartarwa na kasa (NEC) karo na 100 da jam’iyyar PDP ta shirya gudanarwa...

Mafi Shahara