DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gobara ta tashi a fadar Sarkin Kano

-

Wata gobara da har yanzu ba a hakikance musabbabin afkuwar ta ba ta babbake fadar Sarkin Kano da ke Kofar Kudu.
Lamarin ya faru ne da misalin karfe 11 na daren Juma’a, wayewar Asabar.
DW Hausa ta rawaito rundunar ‘yan sandan jihar Kano na cewa, an gano yadda aka lalata mukullin shiga fadar na baya.
 Sai dai ‘yan sandan sun ce sun kaddamar da bincike kan lamarin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Sokoto za ta bude kofar tuba ga masu tayar da kayar baya dake neman sulhu a jihar

Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana aniyar ta na tattaunawa da masu tada kayar baya da ke dauke da makamai wadanda suke shirye domun ajiye makamansu...

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

Mafi Shahara