DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan jaridar da aka yi garkuwa da su a Kaduna sun kubuta

-

‘Yan jaridar da aka yi garkuwa da su a Kaduna sun kubuta 

Google search engine

‘Yan jaridar da akayi garkuwa dasu a kaduna na jaridar The Nation, Alhaji AbdulGafar Alabelewe, da na jaridar Blueprint, AbdulRaheem Aodu, tare da iyalin su sun samu ‘yanci.

An yi garkuwa da ‘yan jaridan tare da iyalin su daga gidajensu ne a unguwar Danhonu da ke garin Millennium na karamar hukumar Chikun a Kaduna, a ranar 7 ga Yuli, 2024.

Daga baya ‘yan bindigan suka fara sako matar Abdulraheem.

Da yake tabbatar da sakin su, ‘yayan Abdulgafar, Barista Mas’ud Mobolaji Alabelewe, ya ce bayan sako su suna asibiti a Abuja domin karbar magani.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatin Sokoto za ta bude kofar tuba ga masu tayar da kayar baya dake neman sulhu a jihar

Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana aniyar ta na tattaunawa da masu tada kayar baya da ke dauke da makamai wadanda suke shirye domun ajiye makamansu...

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

Mafi Shahara