DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shigo da abinci na iya lalata fannin noma a Najeriya – AfDB

-

Shugaban bankin raya kasashen Afirka, Dr Akinwumi Adesina, ya gargadi gwamnatin tarayya kan kudirinta na ba da damar shigo da abinci, ya ce hakan ka iya lalata harkar noma a kasar.

Google search engine

Adesina ya fadi hakan ne a wajen wani taro a Abuja, ya kuma shawarci gwamnatin Najeriya da ta samar da ayyukan yi ta hanyar noma.

Idan za a iya tunawa, a ranar 10 ga Yuli, 2024, Ministan Noma Abubakar Kyari, ya bayyana cewa gwamnatin tarayya za ta dakatar da haraji kan shigo da masara, buhunan shinkafa da alkama na tsawon kwanaki 150.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jami’ar Kogi ta tabbatar da mutuwar malami a otel yayin da yake tare da wata ɗaliba

Rundunar 'yan sandan Jihar Kogi ta tabbatar da mutuwar Olabode Abimbola Ibikunle, malami a sashen kula da harkokin Jama'a na Jami’ar Prince Abubakar Audu, Anyigba. Rahotanni...

Yadda ‘yan cabals ke turawa Buhari takardu a boye don ya sanya musu hannu – Tsohon shugaban ma’aikata, Gambari

Tsohon shugaban ma’aikata na Marigayi Shugaba Muhammadu Buhari, Farfesa Ibrahim Gambari, ya bayyana yadda wasu makusantan shugaban suka rika tsallake shi tare da mika takardu...

Mafi Shahara