DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan majalisa ne suka matsa wa gwamnatin tarayya lamba har ta sanya hannu kan SAMOA – Ministan Tinubu

-

Jaridar Premium Times ta ce ta samu wata wasika daga Majalisar Dokoki ta kasa zuwa ga Ministan Kasafin Kudi da Tsare-tsare na kasa, Atiku Bagudu, inda ya nemi gwamnati ta sanya hannu kan yarjejeniyar.

Majalisar ta bukaci gwamnati da ta dakatar da aiwatar da yarjejeniyar a ranar Alhamis, har sai kwamitin ta ya gudanar da bincike akai.

Google search engine

Sai dai wasikar ta nuna sabanin matsayin majalisar kan yarjejeniyar.

A cikin wasikar mai dauke da kwanan watan 9 ga Mayu 2024, kuma Muhammed Argungu ya sanya wa hannu, Majalisar ta bukaci ministan da ya rattaba hannu kan yarjejeniyar ga kungiyar kasashen Afirka da Caribbean da Pacific da Tarayyar Turai.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar Dattijai ta mikawa shugaba Tinubu kudirin sake fasalin haraji domin amincewa

Majalisar dattijai ta mika kudirin dokar sake fasalin haraji zuwa ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu domin amincewa da aiwatarwa. Shugaban kwamitin majalisar kan yada labarai,...

INEC ta yi watsi da sanarwar taron NEC na Jam’iyyar PDP

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi watsi da sanarwar taron kwamitin zartarwa na kasa (NEC) karo na 100 da jam’iyyar PDP ta shirya gudanarwa...

Mafi Shahara