DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta ce mataimakin gwamnan jihar Edo bai tsigu ba

-

Kotu ta mayar da mataimakin gwamnan jihar Edo Philip Sha’aibu da aka tsige

Alkalin babbar kotun tarayya a Abuja James Omotosho ya kuma soke naɗin sabon mataimakin gwamna da aka yi a madadin Sha’aibu

Google search engine

Alkali Omotosho ya bada umurnin a maida Philip Sha’abu kujerarsa saboda majalisar dokokin jihar Edo bata bi ƙa’ida ba wurin tsige shi

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsohon sakataren gwamnatin Nijeriya Babachir Lawal ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance, ta cikin wata wasika da ya aikawa shugaban jam’iyyar na...

APC ta sanar da fara sayar da fom din takarar zaben cike gurbi na majalisar tarayya

Jam’iyyar APC ta sanar da fara sayar da fom na neman takara da sha’awar zama ‘yan takara domin zaben cike gurbi na Majalisar Tarayya da...

Mafi Shahara