DCL Hausa Radio
Kaitsaye

A gaggauta kamo wadanda suka kashe basaraken Chanchanji – Gwamnan Taraba

-

Gwamnan jihar Taraba Agbu Mefas ya bada umurnin a gaggauta kamo waɗanda suka kashe basaraken garin Chanchanji da ɗan sa.

A sanarwar da kakakin gwamnan Emmanuel Bello ya fitar ta nuna cewa gwamnan ya jajanta wa iyalan basaraken da ilahirin jama’ar ƙaramar hukumar Takum kan wannan aika aika.

Google search engine

Sarkin mai suna Kumbiya Tanimu da ɗan sa Yusuf sun gamu da ajalinsu ne a hanyar Chanchanji zuwa Takum bayan sun halarci wani jana’iza a hanyar komawa gida.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jami’ar Kogi ta tabbatar da mutuwar malami a otel yayin da yake tare da wata ɗaliba

Rundunar 'yan sandan Jihar Kogi ta tabbatar da mutuwar Olabode Abimbola Ibikunle, malami a sashen kula da harkokin Jama'a na Jami’ar Prince Abubakar Audu, Anyigba. Rahotanni...

Yadda ‘yan cabals ke turawa Buhari takardu a boye don ya sanya musu hannu – Tsohon shugaban ma’aikata, Gambari

Tsohon shugaban ma’aikata na Marigayi Shugaba Muhammadu Buhari, Farfesa Ibrahim Gambari, ya bayyana yadda wasu makusantan shugaban suka rika tsallake shi tare da mika takardu...

Mafi Shahara