DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Fãdar shugaban ƙasa na kitsa yadda za’a kama Peter Obi – Ofishin yãɗa labaran Obi

-

Ofishin yãda labarai na ɗan takaran shugaban ƙasa a jam’iyar Leba party a zaɓen shekara ta 2022 Peter yana zargin fadar shugaban ƙasa da kulla wa Peter Obi maƙarƙashiya da zummar ɓãta masa suna.

Ofishin na harkokin yada labaran Peter Obi ya musanta kalaman kakakin shugaba Tinubu Bayo Onanuga na alakanta ɗan takaran nasu da zanga-zangar da ake ƙoƙarin aiwatarwa a Najeriya.

Google search engine

Ofishin ya ce Bayo Onanuga ya wallafa a shafin sa na twitter cewa Obi da magoya bayan sa ya kamata a ɗora wa alhakin duk wani mummunan abu da zai auku a zanga-zanga da ake ƙoƙarin yi.

Saidai a sanarwar da ofishin na kula da harkar yaɗa labarai na Peter Obi ya fitar ta bakin Yunusa Tanko Asabat ɗinnan ya baiyana cewa zarge zarge marasa tushe da mai magana da yawun shugaban ya ke yi, ba komai bane illa munaƙisar yadda za’a samu dalilin kama Peter Obi a tauye masa hakki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jami’ar Kogi ta tabbatar da mutuwar malami a otel yayin da yake tare da wata ɗaliba

Rundunar 'yan sandan Jihar Kogi ta tabbatar da mutuwar Olabode Abimbola Ibikunle, malami a sashen kula da harkokin Jama'a na Jami’ar Prince Abubakar Audu, Anyigba. Rahotanni...

Yadda ‘yan cabals ke turawa Buhari takardu a boye don ya sanya musu hannu – Tsohon shugaban ma’aikata, Gambari

Tsohon shugaban ma’aikata na Marigayi Shugaba Muhammadu Buhari, Farfesa Ibrahim Gambari, ya bayyana yadda wasu makusantan shugaban suka rika tsallake shi tare da mika takardu...

Mafi Shahara