DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamna Yusuf yayi kira da a daina sare itatuwa barkatai a Kano

-

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bukaci shugabannin gargajiya da su dasa akalla bishiya daya a yankinsu domin dakile kalubalen sauyin yanayi.

Google search engine

Gwamnan ya bayyana hakan ne a ranar Talata a wani taron wayar da kan jama’a na kwanaki 2 wanda Agro-Climatic Resilience in Semi-Arid Landscapes (ACRESAL), karkashin ma’aikatar muhalli da sauyin yanayi ta jihar ta shirya. 

Gwamnan wanda mataimakinsa, Kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo ya wakilta ya yi kira ga al’ummar jihar da su daina sare itatuwa ba tare da maye gurbinsu da wasu ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jami’ar Kogi ta tabbatar da mutuwar malami a otel yayin da yake tare da wata ɗaliba

Rundunar 'yan sandan Jihar Kogi ta tabbatar da mutuwar Olabode Abimbola Ibikunle, malami a sashen kula da harkokin Jama'a na Jami’ar Prince Abubakar Audu, Anyigba. Rahotanni...

Yadda ‘yan cabals ke turawa Buhari takardu a boye don ya sanya musu hannu – Tsohon shugaban ma’aikata, Gambari

Tsohon shugaban ma’aikata na Marigayi Shugaba Muhammadu Buhari, Farfesa Ibrahim Gambari, ya bayyana yadda wasu makusantan shugaban suka rika tsallake shi tare da mika takardu...

Mafi Shahara