DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kungiyar daliban Najeriya ta yi kashedin karin kudin makaranta a Ƙasar

-

Kungiyar daliban Najeriya ta gargadi shugabannin makarantun kasar kan karin kudin makaranta sakamakon matakin da gwamnatin tarayya ta dauka na baiwa dalibai rancen kudi.

Google search engine

Wannan gargadin na kunshe ne a cikin wata sanarwar bayan taro na da kungiyar ta fitar a Kano, ranar Laraba wanda Kwamared Okunomo Adewumi ya sakama hannun.

“Duk wata cibiya da aka samu ta kara kudi ba gaira ba dalili, za ta fuskanci fushin Kungiyar dalibai, za mu hada kan mambobinmu tare da daukar kwakkwaran mataki”.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jami’ar Kogi ta tabbatar da mutuwar malami a otel yayin da yake tare da wata ɗaliba

Rundunar 'yan sandan Jihar Kogi ta tabbatar da mutuwar Olabode Abimbola Ibikunle, malami a sashen kula da harkokin Jama'a na Jami’ar Prince Abubakar Audu, Anyigba. Rahotanni...

Yadda ‘yan cabals ke turawa Buhari takardu a boye don ya sanya musu hannu – Tsohon shugaban ma’aikata, Gambari

Tsohon shugaban ma’aikata na Marigayi Shugaba Muhammadu Buhari, Farfesa Ibrahim Gambari, ya bayyana yadda wasu makusantan shugaban suka rika tsallake shi tare da mika takardu...

Mafi Shahara