DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Muna aiki tukuru don shawo kan matsalar wutar lantarki da Arewacin Nijeriya ke fuskanta – Kamfanin TCN

-

Layin wuta

Kamfanin dillancin labarai na Nijeriya ya rawaito cewa TCN ya ce ma’aikatan su sun gano dalilin da ya haddasa matsalar wutar lantarki a layin Ugwuaji-Apir mai nauyin kilo 330 (kV).

Babban jami’in hulda da jama’a na TCN, Ndidi Mbah, ya ce an gano matsalar ne a yankin Igumale da ke Jihar Binuwai, a cewarsa, yankin da aka samu matsalar, an gano yana da karfin 330kv a cikin dajin Igumale da ke jihar Benuwe.

Ya kara da cewa jami’an TCN na aiki tukuru domin shawo kan matsalar wutar lantarki da ta addabi wasu yankunan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Zaben Okowa a matsayin abokin takarar Atiku ne kuskuren da ya kayar da PDP a 2023 — Abba Moro

Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro, ya bayyana cewa zaɓen tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa, a matsayin abokin takarar shugaban ƙasa...

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

Mafi Shahara