Ma’aikatan jami’a a Nijeriya za su tsunduma yajin aikin

-

 Kungiyoyin ma’aikatan jami’a da ba malamai ba NASU, SSANU za su tsunduma yajin aiki sai baba ta gani daga ranar Litinin

Hakan na zuwa ne bayan dogon wa’adin da kungiyoyin suka ba gwamnatin kasar domin ta biya su albashin watanni hudu da suke bi bashi

Ma’aikatan sun yi yajin aiki a 2022 lokacin gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari inda aka sanya musu dokar babu aiki ba biya har tsawon watanni hudu 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara