DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An dage shirin tantance sunayen sabbin ministocin da Shugaba Tinubu ya aike wa majalisar dokokin Nijeriya

-

 

A cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun Sanata Bashir Lado, ta ce yanzu za a tantance sabbin ministocin ne a ranar Laraba, maimakon Talatar da a baya aka ayyana.

Sanarwar ta ce an dauki wannan matakin ne domin ba mutanen damar gabatar da dukkanin bayanan da ake bukata kafin tantancewa.

Sanarwar ta ce za a fara tantance su da misalin karfe 12 na rana.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara