DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Mazauna unguwanni da dama a Ado Ekiti da wasu garuruwan jihar Ekiti sun shiga cikin duhu yayin da guguwar ruwan sama ta lalata turakun lantarki

-

Wuraren da abin ya shafa sun hada da Ajebamidele, Omisanjana da Atlas duk a Ado Ekiti, Ikere Ekiti, Ise Ekiti da Emure Ekiti.                         

                             

Ruwan sama kamar da bakin kwarya da ya mamaye unguwannin a karshen makon da ya gabata, ya kawo cikas ga harkokin zirga-zirga, zamantakewa da tattalin arzikin yankin.

Ruwan saman ya yi awon gaba da sandunan turakun lantarki a kusa da Deeper Life Campground a Ajebamidele, unguwar da ke da yawan jama’a a babban birnin jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara