DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu ya yi wayar mintuna 30 da shugaban kasar Amurka Joe Biden

-

Bola Ahmed Tinubu/Joe Biden

Tattaunawar ta wayar tarho da ta gudana da misalin karfe 4 na yamma agogon Nijeriya, a ranar Talatar nan, wadda aka shafe kusan mintuna 30 suna tattaunawa.

Ministan harkokin kasashen waje, Yusuf Tuggar ne ya bayyana hakan a lokacin da yake zantawa da manema labarai.Tuggar ya ce,kiran ya shafi hadin gwiwa ne a tsakanin kasashen biyu.

Shugaban ya kuma godewa Amurka bisa hadin gwiwa a fannoni da dama da suka shafi fannin tsaro a Afirka da yammacin Afirka baki daya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara