An sake gurfanar da wasu masu zanga-zangar tsadar rayuwa a kotun Abuja

-

 

Kimanin mutun 76 masu zanga-zangar tsadar rayuwa da ake tsare da su suka isa gaban kotu a Abuja.

A cewar jaridar Punch masu zanga-zangar galibin su dai yara kanana ne kuma akwai yunwa tattare da su da rashin abinci mai gina jiki.

An kama su ne tare da tsare su a zanga-zangar da aka yi a fadin kasar a ranakun 1 zuwa 10 ga watan Agusta wanda ya samo asali daga matsalar tabarbarewar tattalin arziki da ya sa ‘yan Nijeriya da dama suka fito kan tituna suna bayyana kokensu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara