DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sai ƙarfe 5 na asuba Shugaba Tinubu ke samun barci saboda ayyukan da ke gabansa – Sunday Dare

-

Mai ba shugaban Nijeriya shawara na musamman kan harkokin sadarwa da wayar da kan jama’a, Sunday Dare, ya yi kira ga yan kasar sa su yi hakuri kan korafe-korafen da ake ta yi na garambawul din da gwamnatin shugaba Tinubu ke yi.
Ya ce shugaban kasar yana aiki tukuru domin yadda ‘yan Najeriya za su ci gajiyar sake fasalin gyaran tattalin arziki da gwamnati ke yi a halin yanzu
Dare ya ce shugaban ya cancanci a yaba masa kan wadannan manufofin duk da cewa suna sa tsauri amma za a ga amfanin su nan gaba

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Muna kokarin bunkasa tattalin arzikin Nijeriya zuwa dala tiriliyan 1 – Kashim Shettima

Mataimakin shugaban Nijeriya Kashim Shettima ya ce gwamnatin kasar na kan hanyar bunkasa tattalin arzikin Nijeriya zuwa dala tiriliyan 1 cikin shekaru goma masu zuwa. Kashim...

Yan sanda sun dakile yunkurin garkuwa da direba da fasinjoji a Katsina

Jami’an rundunar ‘yan sandan Nijeriya sun dakile wani yunkurin yin garkuwa da mutane a hanyar Funtua zuwa Gusau a Katsina. Jami’an sun yi artabu da ‘yan...

Mafi Shahara