HomeUncategorizedZaratan 'yan wasan Manchester City 10 da ke jinya a bana

Zaratan ‘yan wasan Manchester City 10 da ke jinya a bana

-

 

Manchester City na cikin mawuyacin a yanzu haka duba da yadda zaratan yan wasanta 10 ke jinya

Daga cikin yan wasan da ke jinya akwai 

Rodri

Kevin De Bruyne 

Kyle Walker

Akanji

Jack Grealish

Savinho

Jeremy Doku

Ruben Dias

Guardival

Oscar

Sai dai duk da haka kocin kungiyar Pep Guardiola na yin amfani da salon dabaru da kuma kwarewar da yake da ita wajen cin wasanni ko kuma buga draw ba tare da wadannan ‘yan wasan 10 da suke jinya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img