DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnati ta biya albashin ma’aikatan jami’a na wata 1 cikin 4 da suke bi bashi

-

 

Kungoyoyin SSANU, NASU na ma’aikatan jami’a da ba su kowarya sun sha alwashin ci gaba da yajin aikin da suke yi duk gwamnati ta biya su albashin wata daya daga cikin watanni hudu da suke bi bashi

A ranar Juma’a da ta gabata ne ya’yan kungiyar suka fara samun albashin na wata daya duk da suna cikin yajin aiki. 

A shekarar 2022 ne dai gwamnatin da ta gabata ta dakatar da albashin ma’aikatan sakamakon yajin aikin da suka yi na tsawon watanni takwas a dukkanin jami’o’in Nijeriya

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara