Ina hada N2.4m duk shekara a harkar bara – Habib Ibrahim

-

Habib Ibrahim da ke bara a kasuwar Wuse Abuja ya ce yana samun N200,00 kowane wata kafin zuwan tsadar rayuwa.

Sai da Habib ya yanzu abin ba kamar lokacin baya ba inda bai fi ya samu N90,000 zuwa N100,000 a kowane wata kamar yadda ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na NAN.

A cikin makon nan ne dai dokar kama mabarata ta fara aiki a Abuja babban birnin Nijeriya. 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara