‘Yan kasar Amurka za su zabbi sabbin shugabanni a Kasar

-

 

Donald Trumph/Kamala Haris

A yau ne 5 ga watan Nuwamba ‘yan kasar Amurka za su kada kuri’a a zaben shugaban kasar, inda za a kara tsakanin Kamala Harris da ke jam’iyyar Democrat da Donald Trump da ke jam’iyyar Republican.

Zaben, wanda kasashen duniya da dama ke sanya ido a kai, ya kuma hada da zaben ‘yan majalisar dokoki kasar, wadanda ke taka muhimmiyar rawa wajen tsara dokoki a Amurka.

Wanda ya yi nasara a cikin su zai yi aiki na tsawon shekaru hudu, wanda zai fara daga Janairu 2025.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara