DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Masu yiwa kasa hidima na NYSC sun yi kira da a aiwatar masu da sabon tsarin alawus na N77,000

-

Matasa masu yi wa kasa hidima sun yi kira ga gwamnatin shugaba Tinubu da ta aiwatar da sabon alawus na Naira 77,000 da ta sanar da shirin ba su a kwanakin baya. Matasan sun ce gaggawar fara aiwatar da sabon alawus din zai rage masu wahalhalun da suke ciki.

Jaridar Daily Nigerian ta ce duk da sanarwar gwamnatin Nijeriya ta watan Yulin 2024, amma har yanzu masu bautar kasar sun shaida mata cewa ana biyan su da tsohon alawus na N33,000 a duk wata.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara