DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan sanda sun kama karnuka 3 bisa zargin su da hallaka maigadi a Legas

-

Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta tabbatar da kama wasu karnuka uku da ake zargin sun hallaka wani mai gadi a unguwar Pinnock Estate da ke Ilasan a yankin Lekki na jihar.

‘Yan sandan sun kuma kame mamallakin karnukan mai suna Salisu Mustapha.

Jami’an na yan sanda sun kuma bayyana cewa karnukan suna samun kyakkyawar kulawa a wajen su domin kaucewa tauye hakkin dabbobi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara