HomeUncategorizedGwamnatin Tinubu ta gargadi sabbin ministoci kan kabilanci, bangaranci

Gwamnatin Tinubu ta gargadi sabbin ministoci kan kabilanci, bangaranci

-

 

Gwamnatin shugaba Tinubu ta gargadi sabbin ministocin ta kan su guji kabilanci da bangaranci, ta kuma  shawarce su da su fuskanci ayyukan da ke gaban kasa.

Sakataren gwamnatin tarayya, George Akume ne ya yi wannan gargadin a Abuja a wajen bude taron kwana biyu da ofishin sa ya shirya wa sabbin ministocin.

A ranar Litinin din da ta gabata ne dai shugaba Bola Tinubu ya rantsar da sabbin ministocin guda bakwai a fadar sa da ke Aso Rock Villa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img