DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Lakurawa sun kai hari kauyen Kebbi sun kashe mutane 15 sun tafi da garken shanu

-

 Sabuwar kungiyar ‘yan bindiga da ake kira da Lakurawa ta hallaka mutane 15 tare da kore shanun makiyaya sama da 100 a karamar hukumar Augie da ke jihar Kebbi

Wani fitacce kuma mazaunin garin, Alhaji Bashir Isah Mera (Yariman Mera), ne ya bayyana haka yayin da yake tabbatar wa jaridar DailyTrust

ya ce ‘yan kungiyar sun mamaye garin ne a daidai lokacin da jama’a ke shirin Sallar Juma’a tare da kwashe shanu sama da

100.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara