DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Matar Tinubu ta musanta shirya taron yi wa kasa addu’a kan tsadar rayuwa

-

 

Uwargidan shugaban kasa Oluremi Tinubu ta musanta bayanan da ke cewa za ta jagoranci addu’o’in da za yi wa kasa kan halin da Nijeriya ke ciki.

A cikin wata sanarwa da mai magana da yawunta Busola Kukoyi ya fitar, Remi Tinubu, ta ce a matsayinta na Kirista ta yi imani da addu’a amma akwai bukatar a tsara yin addua yadda ya kamata, tana mai cewa hakkin kowane dan Nijeriya ya yi wa kasa addua ba ita kadai ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara