DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sarkin Saudiyya ya gayyaci Shugaba Tinubu

-

 

Sarkin Salman na kasar Saudiyya da kuma Yarima mai jiran gado Mohammed bin Salman sun gayyaci shugaban Nijeriya Bola Tinubu zuwa wani taro na kasashen Musulmai da za a yi a birnin Riyadh, shelkwatar kasar. 

Fadar shugaban kasa ta ce Tinubu zai bar Nijeriya a ranar Lahadi bisa rakiyar ministan yada labarai, Malam Nuhu Ribadu mai ba da shawara kan tsaro da shugaban hukumar leken asirin Nijeriya

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara