Akwai karin wasu ministocin da ya kamata Tinubu ya sake kora – Tsohon Dan Majalisa

-

 

Tsohon Shugaban Marasa Rinjaye na Majalisar Wakilai, Dokta Wunmi Bewaji, ya nemi Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya sake tankade da rairaye a majalissar Ministocinsa

 Bewaji ya ce har yanzu akwai ministocin da ba su kwazo a ma’aikatun da suke jagoranta don haka ya dace a ce shugaban ya sake duba haka.

A cikin watan Oktoba ne dai shugaban na Nijeriya ya kori wasu 5 daga cikin ministocinsa tare da nada 7 suka maye gurbi

nsu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara