DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kwankwaso ya bukaci shugabanni su magance halin da Nijeriya ta shiga

-

 Jigo a jam’iyyar NNPP Injiniya Rabi’u Kwankwaso ya bukaci masu rike sa madafun iko a Nijeriya su gaggauta magance halin matsi da ‘yan kasa suke ciki

Kwankwaso ya bayyana haka ne a ranar Asabar a gidan gwamnan jihar Abia, Alex Otti

Inda ya bayyana rashin tsaro, da tabarbarewar tattalin arziki, da yadda ake samun koma-baya a fannin ababen more rayuwa,

Ya je jihar Abia ne domin jajanta wa Gwamna Otti bisa rasuwar gwamnan farar hula na farko na jihar, Dr. Ogbonnaya Onu da ya rasu 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara