DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ya isa kasar Saudiyya domin halartar taro na kasashen Musulmi

-

 

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya sauka a filin jirgin sama na Sarki Abdulaziz da misalin karfe 10 na safe agogon kasar, inda mataimakin gwamnan birnin Riyadh, Yarima Mohammed Bin Abdulrahman Bin Abdulaziz ya tarbe shi.

Shugaba ya amsa gayyatar mahukuntan kasar ta Saudiyya domin halartar wani taro na kasashen Musulmai da za a yi a birnin Riyadh, shelkwatar kasar. 

Bayanai daga fadar shugaban Nijeriya sun ce shugaban ya samu rakiyar ministan yada labarai da Malam Nuhu Ribadu mai ba da shawara kan tsaro da shugaban hukumar leken asirin Nijeriya

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara