DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu zai amshi rahoton madatsun ruwan Nijeriya

-

Kwamitin da ke duba ingancin madatsun ruwa a fadin Nijeriya zai gabatar da sakamakon bincikensa ga shugaba Bola Tinubu a watan Disamba.
Jaridar PUNCH ta ruwaito rahoton zai kunshi zane-zane da shawarwari don sake inganta tsaffin madatsun ruwa nasu shekaru 38.
Ministan albarkatun ruwa da tsaftar muhalli, Farfesa Joseph Utsev ne ya bayyana hakan a cikin wata hira da yayi da jaridar Punch, ranar Lahadi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara