HomeUncategorizedNNPCL ya daina shigowa da fetur daga waje - Shugaban Kamfanin Mele...

NNPCL ya daina shigowa da fetur daga waje – Shugaban Kamfanin Mele Kyari

-

Kamfanin mai na Nijeriya NNPCL ya ce ya daina shigowa da tataccen mai a cikin kasar, a yanzu yana sayen mai ne daga matatar Dangote da kuma wasu matatun mai na cikin gida. 
Shugaban Kamfanin Mele Kyari ne ya sanar da hakan a jiya yayin wani taro kan albarkatun mai da aka gudanar a Lagos. 
Duk da cewa Nijeriya na daya daga cikin kasashen da ke fitar da danyen mai zuwa kasuwar duniya, shekaru da dama tana shigowa da mai wanda aka tace daga waje, saboda rashin matatar mai dake aiki a kasar. 
Da yake jawabi, Mele Kyari yace a yanzu kamfanin mai ba ya shigowa da fetur daga kasashen waje, kuma ya karyata zargin yi wa matatar mai ta Dangote zagon kasa. 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img