DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wani abu mai hatsari ya tarwatse a birnin Jos

-

Wata fashewa mai karfi ta faru a birnin Jos na jihar Plateau da safiyar yau Talata, lamarin da ya jefa al’umma cikin fargaba. 
Shaidun gani da ido sun shida wa jaridar Punch cewa lamarin ya faru ne da misalin karfe 10:30 na safe a kusa ga Kasuwar Terminus. 
Rahotanni sun ce mutane da dama sun jikkata sanadiyar fashewar, akwai fargabar cewa an rasa rayuka. 
Sai dai har yanzu rundunar yan sandan jihar ba ta ce komai ba a hukumance.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara