HomeUncategorizedAn sake maimaita mummunan abin da ya faru a Jigawa

An sake maimaita mummunan abin da ya faru a Jigawa

-

Wannan lamari dai ya faru a kauyen Gamoji da ke kan hanyar Maiduri, a cewar jami’in hulda da jama’a na hukumar kashe gobara na jihar Jigawa, Aliyu M. A. sa’ilin da yake zantawa da manema labarai.

Aliyu ya kara da cewa da misalin karfe 10:43 na safe hukumar kashe gobara ta samu kiran gaggawa daga Hakimin kauyen Kuho, Zubairu Ahmad, game da faruwar lamarin.

Wannan lamari dai na zuwa ne wata guda bayan irin wannan ya faru, wanda ya yi sanadiyar rasuwar sama da mutane 170.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img