DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijar ta kai dan jarida Serge Mathurin gidan fursuna

-

 

Hukumomin mulkin soji na Nijar sun tisa-keyar dan jarida Serge Mathurin zuwa gidan yarin Birnin N’gaouré da ke cikin jihar Dosso.

A ranar Litinin din ta gabata ce aka gurfanar da dan jaridar dan asalin kasar Côte d’Ivoire a gaban kotu kan zargin shi da yi wa kasar Nijar zagon kasa don cin amanar kasar 

A kwanakin baya dai dan jaridar ya yi batan dabo da shi da motar shi bayan ya kira mai dakinsa ya ce zai amsa kiran jami’an tsaro.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara