Jamhuriyar Nijar na son Rasha ta zuba jari a kasar

-

Gwamnatin mulkin sojin kasar Nijar ta bukaci kamfanonin kasar Rasha da su shigo kasar domin zuba jari a fannin ma’adanin Uranium da sauran albarkatun da kasar ke da su.
Ministan ma’adanai na kasar Ousmane Abarchi ne ya bayyana hakan a ranar Laraba.
Rukunin kamfanin Orano na kasar Faransa ya dakatar da aikin hakar Uranium a watan da ya gabata, biyo bayan tsamin dangantaka tsakanin sa da gwamnatin mulkin sojin kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara