HomeUncategorizedNa tarar da mataccen jemage a bisa gadon da nake kwana kafin...

Na tarar da mataccen jemage a bisa gadon da nake kwana kafin hukumar zaben INEC ta ayyana ni matsayin Gwamnan jihar Edo – Okpebholo

-

 

Na tarar da mataccen jemage a bisa gadon da nake kwana kafin hukumar zaben INEC ta ayyana ni matsayin Gwamnan jihar Edo – Okpebholo

Gwamna Okpebholo na ya Jihar Edo ya bayyana cewa ya tarar da mataccen jemage a bisa gadon da ya ke kwana kafin hukumar zabe ta ayyana shi a matsayin gwamna.

Gwamnan yace shi kam ya mika lamurransa ga Allah ne, a lokacin da abokan takararsa ke bin hanyoyi daban daban domin suga su suka yi nasara.

Okpebholo ya fadi haka ne a lokacin wani biki da aka shirya bayan rantsar da shi a filin wasa na Dr Samuel Ogbemudia dake Benin, babban birnin jihar Edo.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img