Mutane da dama sun jikkata sanadiyar fashewar mota dauke da tukunyar gas a Jibia jihar Katsina

-

Fashewar wata mota dauke tukunyar gas a kauyen Magana dake karamar hukumar Jibia ta jihar Katsina ta jikkata mutane da dama tare da lalata motoci da gidaje. 
Shaidu sun tabbatar da cewa lamarin ya faru ne a wani wurin sayar da iskar gas ta girki, wanda ake zargin an ajiye kayan da aka safararsu daga Jamhuriyar Nijar, a cewar rahoton Dailytrust.
Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ASP Abubakar Sadiq Aliyu ya tabbatar da cewa ba a samu hasara rayuwa ba sai dai motoci 6 ne suka lalace sanadiyar fashewar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara