Shugaba Tinubu ya karrama marigayi Janar Taoreed Lagbaja da lambar girmamawa ta CFR

-

Tinubu ya yi wannan karramawar ne a yayin jana’izar babban hafsan sojin kasa na Nijeriya da aka gudanar a Abuja.
Jana’izar ta samu halartar shugabannin majalisa da na tsaro da manyan jami’an gwamnati.
Shugaba Tinubu ya ce sadaukarwar marigayi Taoreed Lagaja ba zata tafi a banza ba.
Tuni dai aka binne gawar babban hafsan sojin kasa na Nijeriya marigayi Janar Taoreed Lagbaja. 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara