DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya ta samu lamunin kudade daga Bakin AfDB domin inganta harkar noma

-

 

Gwamnatin tarayya ta samu lamuni na dala miliyan dari da talatin da hudu (dala miliyan 134) daga bankin raya Afirka (AfDB) domin bunkasa noman iri da hatsi a kasar.

 Ministan noma da samar da abinci, Abubakar Kyari ne ya bayyana haka a lokacin da yake kaddamar da ayyukan noman rani na shekarar 2024/2025 a Calabar, Cross River.

 Manufar ita ce a tabbatar da cewa kasar ta samu dogaro da kanta a cikin muhimman kayan amfanin gona irin su alkama, shinkafa, masara, dawa, waken soya, da rogo.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Muna kokarin bunkasa tattalin arzikin Nijeriya zuwa dala tiriliyan 1 – Kashim Shettima

Mataimakin shugaban Nijeriya Kashim Shettima ya ce gwamnatin kasar na kan hanyar bunkasa tattalin arzikin Nijeriya zuwa dala tiriliyan 1 cikin shekaru goma masu zuwa. Kashim...

Yan sanda sun dakile yunkurin garkuwa da direba da fasinjoji a Katsina

Jami’an rundunar ‘yan sandan Nijeriya sun dakile wani yunkurin yin garkuwa da mutane a hanyar Funtua zuwa Gusau a Katsina. Jami’an sun yi artabu da ‘yan...

Mafi Shahara