DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jihohin Oyo da Osun suka rage mana a yankin kudu maso Yamma – Ganduje

-

 Shugaban jam’iyyar APC mai mulkin Nijeriya na kasa, Abdullahi Ganduje, ya bayyana jihohin Osun da Oyo a matsayin wadanda jam’iyyar ke zawarci lashe zaben su a nan gaba bayan nasara da suka samu a zaben jihar Ondo 

Ganduje ya yi bayyana hakan ne jim kadan bayan da hukumar zaben kasar ta ayyana Lucky Aiyedatiwa da ya yi wa jam’iyyar APC takara a matsayin wanda ya yi nasarar lashe zaben na jihar Ondo 

Ganduje ya kuma yaba wa shugaban Nijeriya Bola Tinubu bisa goyon bayansa da jam’iyyar ta samu har ya kai ta ga yin nasarar lashe za

ben.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara