Shugaba Tinubu zai tafi Brazil taron kasashen G20

-

Fadar shugaban Nijeriya ta fitar da sanarwa cewa nan ba da jimawa ba shugaba Bola Tinubu zai tashi daga Nijeriya zuwa kasar Brazil domin halartar taro karo na 19 na taron shugabannin kasashen G20 za su gudanar.

Bayo Onanuga, mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan yada labarai ne ya sanar da hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Lahadi

Ziyarar na zuwa ne kasa da kwanaki biyar bayan shugaban ya dawo daga kasar Saudiyya inda ya halarci wani taro da aka gudanar a birnin Ri

yadh

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara