DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta wanke Kwamishinan Jigawa da aka zarga da aikata lalata da matar aure

-

 

Kotu ta wanke Kwamishinan Jigawa da aka zarga  da aikata lalata da matar aure 

Kotun Shari’ar Musulunci da ke Kano, karkashin jagorancin Ibrahim Sarki Yola, ta wanke Auwal Danladi Sankara, Kwamishinan ayyuka na musamman na jihar Jigawa daga zargin aikata zina da wata matar aure.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara