DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaban gwamnatin mulkin sojan kasar Mali Assimi Goïta ya nada Janar Abdoulaye Maïga a matsayin sabon firaministan kasar

-

 

Shugaban gwamnatin mulkin sojan kasar Mali Assimi Goïta ya nada Janar Abdoulaye Maïga a matsayin sabon firaministan kasar

Kwana daya da tsige  Choguel Kokalla Maïga biyo bayan wadansu kalamai da ya yi a kan shugabannin sojojin, inda ya zarge su da kin son maida mulki ga farar hula.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara