DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An kori kungiyar Lakurawa daga Nijeriya – Sanata Aleiro

-

Sanata Adamu Aleiro mai wakiltar Kebbi ta tsakiya a majalisar Dattawa ya ce sojojin Nijeriya sun kori sabuwar kungiyar nan ta Lakurawa zuwa Jamhuriyar Nijar.
A cikin wata sanarwa da ya fitar a yau jumu’a, Sanatan ya ce wannan nasarar ta samu ne bayan da ministan tsaro Abubakar Badaru, da babban hafsan soji da sauran hukumomin tsaro su kaddamar wa Lakurawa.
A cewarsa, tun ranar 12 ga watan Nuwamba da sojoji suka isa yankin Sokoto da Kebbi su ke fatattakar yan bindigar, kamar yadda jaridar Dailytrust.
Aliero ya ce tuni da sojoji suka gargada yan ta’addar suka bar iyakar Nijeriya, inda ya ce yanzu ya ragewa sojojin Nijar su gama da su saboda na kasar ba zasu iya shiga Jamhuriyar Nijar domin yaki da su ne ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara