HomeUncategorizedKungiyar Arewa ta ACF ta dakatar da jami’inta da ya caccaki Tinubu

Kungiyar Arewa ta ACF ta dakatar da jami’inta da ya caccaki Tinubu

-

 

Kungiyar Dattawan Arewa ta ACF ta dakatar da babban jami’i a kungiyar Mamman Mike Osuman bisa furta kalamai a madadinta ba tare da an umurce shi ba kamar yadd jaridun Punch da Daily Trust suka ruwaito.

Wata takarda dauke da sa-hannun shugaban kungiyar, Alhaji Bashir Dalhatu, ta ce Kungiyar ta ACF ba ta ji dadin kalaman ba domin jami‘inta ya furta su ne bisa radin kansa cewa arewa ba za ta zabi wani dan takara wanda ba daga yankin ya fito ba a 2027 ba tare da ya tuntubi matsayar sauran jami‘an kungiyar ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img