DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Matsin rayuwa: yanzu ‘yan Nijeriya bashi su ke ci ko su haƙura da cin abinci – hukumar NBS

-

Hukumar kididdiga ta kasa NBS ta ce karamcin cimaka da matsalar tsaro da hauhawar farashin kayayyaki ya tilastawa gidaje da dama rage sayayyar da suke yi. 
Binciken da hukumar ta gudanar tare da bankin duniya, ya nuna cewa kashi 65 cikin dari na iyali basu samun abinci lafiyayye saboda rashin kudi. 
Hukumar ta ce lamarin ya yi kamari ne a watannin Yuli, Yuni da Augustan 2024, kuma ta alakanta hakan ga karamcin abinci wanda ya jefa ahali sama da rabin miliyan daya cikin wani hali. 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara