DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ƴan bindiga sun ƙona buhunan masara 50 tare da ajalin manoma 10 a jihar Neja

-

 

Ƴan bindiga sun ƙona buhunan masara 50 tare da jin ajalin mutane 7 a kauyen Bangi da ke karamar hukumar Mariga ta jihar Neja

Majiya mai tushe ta shaida wa jaridar Daily Trust cewa wadanda abin ya rutsa suna a kan hanyarsu ta dawowa da kwasar amfanin gona da suka girbe a gonakinsu

Maharan sun boye a cikin gonar suka jira har sai da manoman suka gama loda buhunan masara 50 a cikin motar kuma shirin komawa gida sai suka bude musu wuta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara