DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Edo ta ce sama da motoci 200 mallakin jihar sun bace

-

 Kwamitin da gwamnatin Edo ta kafa domin kwato kadarorin gwamnati ya ce sama da motoci 200 mallakin jihar ne suka bace.

 Shugaban kwamitin Kelly Okungbowa ya bayyana hakan ga manema labarai a garin Benin, babban birnin jihar Edo a ranar Juma’a.

 Ya ce tuni kwamitin ya gano uku daga cikin wadannan motoci kasa da kwana guda da suka fara kaddamar binciken.

A cewarsa, an kuma gano buhunan shinkafa da garrin kwaki da aka yi niyyar za a raba na tallafi a jihar a daya daga cikin motoci uku da aka

gano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara